Headlines
Loading...
Alllahu akbar kalli yadda malam yayi wa mata bayani Ramadan

Alllahu akbar kalli yadda malam yayi wa mata bayani Ramadan

👇👇👇👇👇 Dana nan

Kalli yadad Malam yayi bayani
 Ma'ana bayan ansha ruwa, ya halatta namiji yayi kwanciyar Aure Bayan an sha ruwa ?
Dan nan 👇👇


  Nana Aisha da Ummu-Salama (R.A) suka ce:


 Manzon ALLAH {s.a.w} ya kasance alfijir yana riskarsa yana mai janabar saduwa da iyalansa, sannan yayi wanka kuma yayi Azumi. 


[Bukhari ne ya rawaito].


          Nana Aisha (R.A) tace:


Manzon ALLAH {s.a.w} ya kasance yana runguma ta lokacin da yake Azumi kuma nima ina Azumi. 


[Abu Dawud].


Ma'ana yakan rungume matarsa da rana alhalin yana cikin azumi.


         Saboda haka dan mutum ya sumbaci matarsa koya rungume ta har ya fitar da maziyyi, to ba komai a gareshi, azuminsa yana nan.


       Idan kuma mutum ya rungumi matarsa ko ya sumbace ta, lokacin duk suna Azumi har É—ayansu ya zubar da maniyyi, to Azumin wanda ya zubar da maniyyin ya É“aci kuma sai ya rama Azumi.


• Yin Qaho: Idan mutum yana Azumi sai yasa akayi masa Æ™aho, shima ba komai a gareshi.


        Daga ÆŠan Abbas (R.A) yace:


 Manzon ALLAH {s.a.w} yayi Æ™aho a lokacin da yake Azumi. 


HUKUNCIN MAI AZUMIN DA YACI ABINCI DA MANTUWA


Idan mutum yana Azumi sai yaci ko ya sha abin sha da mantuwa, azuminsa ingantacce ne, babu ramuwa a gareshi bare kaffara.

         Abu Huraira (R.A) yace:

      Manzon ALLAH {s.a.w} yace: 


Wanda ya manta yaci ko ya sha lokacin da yake Azumi, to yaci gaba da azuminsa, hakiƙa, ALLAH ne yaci da shi ya shayar dashi.

 [Bukhari ne ya rawait#Assalamu__alaikum__everyone

 

         #DUNIYA_MAKARANTA

  #RAMDAN_PROGRAM_DAY_FIVE🌙 

  #TIME_ 8:30Am to 90:00pm,

     

   ME KE HALATTA GA MAI AZUMI


• HaÆ™iÆ™a ALLAH TA'ALAH yayi wa Musulmi sauÆ™i lokacin Azumi da daddare su sadu da iyalansu.


        ALLAH TA'ALAH yace:

  An halatta gareku a daren Azumi ku kusanci matanku.


[Suratul Bakara: aya ta 187]


Ma'ana bayan ansha ruwa, ya halatta namiji yayi kwanciyar aure da matarsa.


    Barra’u yace: Yayin da ALLAH {S.W.T} ya wajabta Azumin Ramadan, sahabbai sun kasance basa saduwa da iyalansu da daddare, har sai da ALLAH ya saukar da wannan ayar.


• Babu laifi mai Azumi ya wayi gari da janaba a cikin watan Ramadan.


  Nana Aisha da Ummu-Salama (R.A) suka ce:


 Manzon ALLAH {s.a.w} ya kasance alfijir yana riskarsa yana mai janabar saduwa da iyalansa, sannan yayi wanka kuma yayi Azumi. 


[Bukhari ne ya rawaito].


          Nana Aisha (R.A) tace:


Manzon ALLAH {s.a.w} ya kasance yana runguma ta lokacin da yake Azumi kuma nima ina Azumi. 


[Abu Dawud].


Ma'ana yakan rungume matarsa da rana alhalin yana cikin azumi.


         Saboda haka dan mutum ya sumbaci matarsa koya rungume ta har ya fitar da maziyyi, to ba komai a gareshi, azuminsa yana nan.


       Idan kuma mutum ya rungumi matarsa ko ya sumbace ta, lokacin duk suna Azumi har É—ayansu ya zubar da maniyyi, to Azumin wanda ya zubar da maniyyin ya É“aci kuma sai ya rama Azumi.


• Yin Qaho: Idan mutum yana Azumi sai yasa akayi masa Æ™aho, shima ba komai a gareshi.


        Daga ÆŠan Abbas (R.A) yace:


 Manzon ALLAH {s.a.w} yayi Æ™aho a lokacin da yake Azumi. 


HUKUNCIN MAI AZUMIN DA YACI ABINCI DA MANTUWA


Idan mutum yana Azumi sai yaci ko ya sha abin sha da mantuwa, azuminsa ingantacce ne, babu ramuwa a gareshi bare kaffara.

         Abu Huraira (R.A) yace:

      Manzon ALLAH {s.a.w} yace: 


Wanda ya manta yaci ko ya sha lokacin da yake Azumi, to yaci gaba da azuminsa, hakiƙa, ALLAH ne yaci da shi ya shayar dashi.

 [Bukhari ne ya rawait




 Ibn Taimiyyah asalin sunansa shi ne; Ahmad bin

Abdul Halim bin Abdus Salam, Taqiyuddin, Abul

Abbas, Sheikhul Islam, Ibn Taimiyyah.

An haife shi a shekara ta (661A.H) a garin

Harran a cikin kasar Iraq, mahaifinsa Abdul

Halim babban malami ne, ya tara ilimi me tarin

yawa, shi kansa Ibn Taimiyyah ya yi karatu a

wajensa a fannoni daban-daban.

Ibn Taimiyyah malami ne wanda rayuwarsa gaba

daya da fadi tashinsa da kuma gwagwarmayarsa

ya yi ta ne a wajen yada addinin Allah. Malami

ne wanda ya yi gwagwarmaya da azzaluman

sarakuna da shugabanni da kuma alkalai na

zamaninsa, wadanda suka daure wa karya da

zalinci gindi, ya yi kuma gwagwarmaya da

batattun

malamai.

Ibn Taymiyya Malami ne wanda ya yi fafutuka

wajen rushe miyagun dabi’u da akidoji wadan da

suka sabawa koyarwar addinin musulunci. Ibn

Taimiyyah Allah ya ba shi kwanya ta hadda da

kuma kaifin kwakwalwa kamar yadda almajirinsa

imam Shamsuddin Az-zahabi yake fada a cikin

tarjamar da ya yi masa. Sheikhul Islam Ibn

Taimiyyah ya karance littafin Musnad na Imam

Ahmad, kai ana

cewa ma ya haddace shi! Ibn Taimiyyah ya

wallafa littattafai masu tarin yawa har ma ana

lissafa shi cikin malamai uku wadanda suka fi

kowa yawan rubutu a duniya, idan kana halartar

darussan da malamin mu

Sheikh Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo

yake gabatarwa a Usman Bin Affan Gadon Kaya

zaka san waye Ibn Taimiyyah.

Allah ya horewa Ibn Taymiyya saurin rubutu

kamar yadda almajirinsa Ibn Al-kayyim yake

fada a cikin littafinsa: Al-wabilus sayyib, yake

cewa malaminmu ya kasance a dare daya yana

rubuce abin da sauran mutane za su yi sati

guda suna kwafa, ya kasance saboda saurin

rubutunsa ba kowa ne yake iya gane abin da ya

rubuta ba sai mutum biyu cikin dalibansa; Ibn

Al-kayyim da Ibn Rushayyid.

Ibn Taimiyyah har ya kare rayuwarsa bai yi aure

ba, ba wai don yana kyamar yin auren ba, a’a,

yaushe ma ya samu lokacin da ya zauna don ya

yi auren?! Domin mafi yawancin rayuwarsa a

cikin kurkuku ya yi ta, kai karshe ma dai a cikin

kurkuku ya rasu saboda bala’i da ya gani daga

‘yan bidi’a, da kuma azzaluman sarakuna.

Malaminmu Sheikh Dr. Muhd Sani Umar R/ lemo

yayi cikakkun bayanai akan rayuwarsa, sannan

kamar yadda na ce ga duk masu halartar

karatuttukansa a masallacin Usman Bin Affan

dake kano da kuma Katsina da Markaz

Imamul Bukhari zasu samu gamsassun bayanai

akan Ibn Taimiyyah da yayi. Sheikhul Islam Abu

Abdul Halim Ibn Taymiyya ya rasu a shekara ta

0 Comments: